Manyan Labarai

Manyan Labarai

Bayan ta ki shi shekara 50 baya: Fasto ya auri budurwarsa ’yar shekara 63

Masu iya magana sun ce matar mutum kabarinsa. Haka lamarin ya kasance a tsakanin wani Fasto da wata mata da ya nema da aure shekara 5o da suka gabata

Kada ku sake zuwa da shanu yankinmu ta kasa – Gwamnonin Ibo

Kungiyar Gwamnonin Kudu maso Gabas sun gargadi Fulani makiyaya su daina kai shanu shiyyarsu a kasa ko ta cikin daji. A sanarwar da Babban Daraktan Kun

Yadda aka kubutar da Magajin Garin Daura

A ranar Talatar da ta gabata ce Rundunar ’Yan sandan Najeriya a karkashin jagorancin sashin musamman na Yaki da Miyagun Laifuffuka na Ofishin Sufeto J

‘Yadda ’ya’yana 3 maza uku suka makance suna samari’

Hajiya Huraira Muhammad wadda take bayan Babban Masallacin Lafiya fadar Jihar Nasarawa ta bayyana yadda ’ya’yanta uku maza suka makance daya-bayan-day

Na shafe shekara 2 a kurukukun Saudiyya duk da kotu ta wanke ni  – Alaramma Ibrahim

Alaramma Ibrahim Ibrahim mahaddacin Alkur’ani Mai girma ne, dan asalin Jihar Zamfara da hukumomin Saudiyya suka kama shi bisa zargin shiga kasar da ha