Mutum 20 da Shata ya fito da su a waka
Aminiya ta tuntubi marubucin littafin tarihin Shata, Dokta Aliyu Ibrahim Kankara, malami a Sashen Nazarin Kimiyyar Duwatsu a Jami’ar Tarayya ta Dutsin
Manyan Labarai
Aminiya ta tuntubi marubucin littafin tarihin Shata, Dokta Aliyu Ibrahim Kankara, malami a Sashen Nazarin Kimiyyar Duwatsu a Jami’ar Tarayya ta Dutsin
A shekaranjiya Laraba, 12 ga Yuni aka gudanar da bikin Ranar Dimokuradiyya a Najeriya, wacce a shekara 20 da suka gabata daga 1999 ake gudanar da ita
A kwanakin baya ne Kwamishinan ’Yan Sanda a Jihar Kano Muhammad Wakil, wanda aka fi sani da lakanin “Singam” ya yi ritaya daga aikin ’yan sanda, bayan
Watanni 11 ke nan da ’yan gudun hijira sama da dubu 10, manya da yara maza da mata daga kauyuka 10 da ke kusa da garin Gandi na Karamar Hukumar Rabah
Farfesa Bashir Haruna Usman, shi ne Babban Sakataren Hukumar Kula da Ilimin Makiyaya ta Kasa, (NCNE) da ke da hedkwata a Kaduna. A tattaunawarsa da Am