Manyan Labarai

Manyan Labarai

Gobe Najeriya za ta yi ango

A gobe Asabar ce ’yan Najeriya masu jefa kuri’a za su fita rumfunan zave a sassan kasar nan don zaven wanda zai zame angon Najeriya na tsawon shekara

Makiyan Buhari ne ke yada karyar cewa kuri’ar ’yan Izala kadai za ta ba shi nasara – Sheikh Kabiru Gombe

A makon jiya ne wasu kafofin sada zumunta suka fitar da wani labari da ke cewa Babban Sakataren Kungiyar Izala ta Kasa, Sheikh Muhammad Kabir Haruna G

Hako fetur a Bauchi: Yadda mazauna yankin ke cikin kuncin rayuwa

Babu siyasa a haqo mai a Bauchi – Baru A ranar Asabar da ta gabata ce Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya kaddamar da aikin fadada hako man fetur a riji

Ban saki matata don za ta zabi Buhari ba – Abdullahi Yadau

Wani rahoto da ya tayar da kura a kwanakin baya da Sashin Hausa na gidan Rediyon BBC ya bayar cewa wani mutum mai suna Abdullahi Yadau da ke kauyen Un

Yadda goyon bayan kungiyoyin kabilu ga Atiku ya jawo cece-ku-ce 

Ayyana dan takarar Shugaban Kasa a karkashin Jam’iyyar PDP, Alhaji Atiku Abubakar a matsayin wanda kungiyoyin kabilu da na shiyya irin su Afenifere da