Manyan Labarai

Manyan Labarai

Gwamnatin Nasarawa tana cin moriyar makwabtaka da Abuja – Daraktan NAGIS

Sabon Daraktan Hukumar Kula da Harkokin Filaye na Jihar Nasarawa, (Nasarawa Geographic Information Serbice- NAGIS), Mista Sonny Agassi ya ba da tabbac

Kungiyar Matasan Izala ta shirya taro kan tarbiyyar yara a Nasarawa

Kungiyar Matasa ta Jama’atu Izalatil Bidi’ah Wa Ikamatis Sunnah (JIBWIS) ta shirya taron bayar da horo na yini uku ga matasa inda aka gabatar da lacco

Karatun Tsangaya: Yadda almajirai suke gararamba a titunan Abuja

A kwanakin baya ne aka rika cece-ku-ce kan yunkurin da aka ce Bishop din Cocin Katolika na Sakkwato Fada Mathew Hassan Kukah yana yi don ceto rayuwar

Abin da ya sa Najeriya ke fuskantar barazanar tsaro – Gadzama

Mista Afakriya A. Gadzama shi ne tsohon Shugaban Hukumar Tsaro ta DSS a lokacin mulkin Shugaba Umaru Musa ’Yar’aduwa wanda aka nada a shekarar 2007. Y

Zabena ba na ko a mutu ko a yi rai ba ne – Buhari

Shugaban Kasa, Muhammadu Buhari ya bayyana cewa babu bukatar zabubbuka su kasance wani al’amari na ko a mutu ko a yi rai, kuma bai kamata al’ummar kas