Manyan Labarai

Manyan Labarai

Zaben 2019: ’Yan fim sun rabu kan Buhari da Atiku

A wani bincike da Aminiya ta gudanar ta gano masana’antar fina-finan Hausa da ake kira Kannywood ta rabu biyu kan ’yan takarar shugabancin kasa na jam

Yadda rikicin cikin gida ka iya sa APC ta rasa Gwamna da sanatoci a Zamfara

Bayan da Gwamnan Jihar Zamfara Alhaji Abdul’aziz Yari ya shelanta cewa Kwamishinan Kudi na Jihar Alhaji Mukhtar Shehu Idris ne yake so ya gaje shi a m

Wajibi ne a zakulo wadanda suka yi dalilin bacewar Janar Alkali – Jama’atu

A farkon wannan mako ne Kungiyar Jama’atu Nasril Islam ta Kasa ta kira taron manema labarai don nuna bacin ranta kan maganganun da wadansu shugabannin

Gobe Buhari zai san abokin karawarsa

A gobe Asabar ake sa ran Shugaban Kasa Muhammadu Buhari zai san babban abokin karawarsa a zaben Shugaban Kasa da za a gudanar a badi. A goben ne ake s

Dole mu koyi zama da juna lafiya a Filato – Dattawa da matasa

Shugabannin addini da dattawa da matasa sun yi Allah wadai da rikicin baya-bayan nan da ya auku a Jos fadar Jihar Filato, inda suka ce wajibi ne al’um