Sojoji sun kashe ’yan ta’adda, sun kama mutum 94
Dakarun sun ceto mutane da dama da aka yi garkuwa da su.
Manyan Labarai
Dakarun sun ceto mutane da dama da aka yi garkuwa da su.
An yi wa wasu matan aure biyu kisan gilla tare da ƙona gawar ɗayansu a gidan mijinsu da ke unguwar Tudun Yola a Ƙaramar Hukumar Gwale a Jihar Kano.
Wainar da ake toyawa a zauren Babban Taronjam’iyyar PDP na Ƙasa da ke gudana a birnin Ibadan na Jihar Oyo
Janar ɗin da aka yi garkuwa da shi shi ne kwamandan wani bitget ɗin soji, kuma shi ne yake jagorantar dakarun a lokacin harin
’Yan banga 16 sun kwanta dama a yayin da ’yan bindiga suka yi garkuwa da mutane 42 a wani hari na daban a Ƙaramar Hukumar Mashegu da ke Jihar Neja.