Manyan Labarai

Manyan Labarai

Ana zargin Sajen ’yan sanda kan yin luwadi da ’yan firamare

Wani dan sanda mai mukamin Saje da ke aiki a karamin ofishin ’yan sanda na Unguwar Amaru cikin birnin Zariya mai suna Joseph Sule ya shiga hannu

Wani tsoho ya mutu a hannun ’yan sanda kan layar bata

Ana zargin wadansu ’yan sanda da suke aiki da sashin yaki da fashi da makami da binciken manyan laifuffuka SARS CID da ke Kano da jawo mutuwar w

Ambaliyar Katsina: ‘A Nijar aka tsinci gawar amaryata’

 ‘Yadda na rasa mata da ‘yaya uku a ambaliyar’ A ranar Lahadin da ta gabata da daddare ne al’ummar unguwannin Tudun Tukar

Yadda a ka kashe ”yan sanda a Abuja

Wadansu ‘yan bindiga sun kashe ‘yan sanda "bakwai" a Abuja, babban birnin Najeriya a ranar Talata. Mai magana da yawun rundunar

Babban Taron APC: Ko ya karfafa jam’iyyar ko ya gurgunta ta

Shugabannin Jam’iyyar APC a karkashin jagorancin Cif John Odigie- Oyegun, sun dauki sama da shekara guda suna daga ranar da za a gudanar da Babb