Manyan Labarai

Manyan Labarai

Abin da ya sa aka dakatar da Itikafi a masallacin Abuja – Kabir Adam

An samu sauye-sauye a tsarin gudanar da masallacin nan ko za ka yi mana bayani a kan wasu daga cikinsu? To Alhamdulillahi muna gode wa Allah Madaukaki

Rikici da kashe-kashen da ake yi laifin shugabannin addini da kafafen watsa labarai ne – NSCIA

Babban Sakataren Majalisar koli ta Harkokin Addinin Musulunci ta Najeriya (NSCIA), Farfesa Is-hak Oloyede, ya ce rikice-rikicen siyasa da na harkokin

Kwamishina ta musanta jita-jitar sayar da Asibitin kwararru na Jihar Adamawa

Kwamishinar lafiya ta Jihar Adamawa, Hajiya Fatima Atiku ta yi watsi da jita-jitar da ta watsu a gari na cewa za a sayar da Asibitin kwararru na jihar

Yadda ’yan siyasa ke rungumar Tafsiri bana

A ranar Alhamis 17 ga Mayun nan wadda ta zo daidai da 1 ga Ramadan ne Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bi sahun al’ummar Musulmin duniya wajen

Mulkin Dimokuradiyya: ‘Ba abin da talaka ya samu sai wahala da talauci’

Farfesa Yusuf dankofa malami a fannin koyar da aikin lauya a Jami’ar Ahmadu Bello da ke Zariya ya shaida wa Aminiya cewa shugabanni ne kawai suk