Manyan Labarai

Manyan Labarai

Kotu ta ba da belin likitan da ke yi wa masu neman haihuwa cikin bogi

Wata Babbar Kotun Birnin Tarayya, Abuja, ta ba da belin wani likitan gargajiya da aka kama kan zargin yaudarar mata masu neman haihuwa cewa suna da ci

Ta kashe kanta saboda mahaifinta ya ce ba ’yarsa ba ce

Wata dalibar jami’a da ke karatun digiri na biyu a sashen albarkatun ruwa a Tsangayar Aikin Injiniya ta Jami’ar Ahmadu Bello da ke Zariya

Ana takun-saka tsakanin hukuma da ’yan Tijjaniyya kan hana Wazifa a makarantun Tsangaya

Hana Wazifa a makarantun Tsangaya a Jihar Bauchi da Hukumar Ilimin Bai-daya ta Jihar (SUBEB) ta yi ya jawo cece-kuce a tsakaninta da ’yan darika

Yadda uwa da da suka kashe dan shekara biyar suka binne a daki

An kama wata mata mai suna Lalai da danta mai suna Bala bisa zarginsu da kashe wani yaro dan shekara biyar mai suna Adamu Walid a Unguwar Hayin danman

‘Bayan wata uku da biyan fansar Naira miliyan 1.2 har yau ba a sako mahaifinmu ba’

Yaushe aka sace mahaifinku, kuma me ake ciki a yanzu? A ranar 10 ga watan Nuwamban bara ne aka sace mahifinmu Alhaji Tijjani Abdullahi Muhammad mai sh