Manyan Labarai

Manyan Labarai

Najeriya ta aike wa Jakadan Amurka sammaci kan furucin shugaba Trump

Ma’aikatar Kula da Harkokin Kasashen Waje jiya ta aika sammaci ga mataimakin shugaban ofishin jakadan Amurka da ke Abuja, David Young kan zargin

Wadanda suka kitsa harin Binuwe ba za su gujewa shari’a ba-Buhari

Shugaba Muhammadu Buhari ya gana da shugabannin jihar Benuwe a fadarsa da ke Abuja jiya kan hare-haren da aka kaiwa wasu al’ummomi kwanannan a j

Duk kilomita na layin dogon Abuja zuwa Kaduna sai da ya lashe biliyan daya

Wani bincike da jaridar Aminiya ta gudanar ya gano cewa Gwamnatin Tarayya ta kashe Naira biliyan daya da digo bakwai kwatankwacin Dala miliyan hudu da

Rikicin manoma da makiyaya: Watsi da makiyaya ne ya haifar da rikici – Gwamnatin Tarayya

Ministan Aikin Gona Mista Audu Ogbeh ya ce gazawar gwamnatin wajen bayar da kulawar da ta kamata ga makiyaya da kiwon shanu kamar yadda ake yi a saura

…Kafa Ma’aikatar Kula da Kiwo zai magance rikicin manoma da makiyaya – Bodejo

Ana zargin kungiyarku ta Miyetti Allah Kautal Hore da kai hare-hare a Benuwai me za ka ce? kungiyar Fulani ta Miyetti Allah Kautal Hore muna Allah wad