Manyan Labarai

Manyan Labarai

Hana shigo da shinkafa alheri ne ga manoma amma….

Shugaban kungiyar Manoman Shinkafa ta Jihar Kebbi Alhaji Muhammadu Sahabi Augie ya ce yunkurin hana shigo da shinkafa zuwa kasar nan daga waje nasara

Makarantar Majma’ul Birri wal Adab ta yaye dalibai 31

A ranar Asabar da ta gaba ce Makarantar Majma’ul Birri Wal Adab da ke Hayin Malam Bello Rigasa Kaduna ta yaye dalibanta 31. Daga cikin daliban a

Rikicin manoma da makiyaya: Watsi da makiyaya ne ya haifar da rikici – Gwamnatin Tarayya

Ministan Aikin Gona Mista Audu Ogbeh ya ce gazawar gwamnatin wajen bayar da kulawar da ta kamata ga makiyaya da kiwon shanu kamar yadda ake yi a saura

…Kafa Ma’aikatar Kula da Kiwo zai magance rikicin manoma da makiyaya – Bodejo

Ana zargin kungiyarku ta Miyetti Allah Kautal Hore da kai hare-hare a Benuwai me za ka ce? kungiyar Fulani ta Miyetti Allah Kautal Hore muna Allah wad

An yi jana”izar Lawal Kaita a Katsina

Tsohon gwamnan tsohuwar jihar Kaduna, Alhaji Lawal Kaita wanda ya rasu a yammacin ranar Talatar da ta gabata, an binne shi a makabartar Danmarina da k