Manyan Labarai

Manyan Labarai

Buhari zai sake tsayawa takara a zaben shekarar 2019-Minista

Ministan Sadarwa, Adebayo Shittu ya ce Shugaba Muhammadu Buhari zai sake tsayawa takara a zaben shekarar 2019.   Ministan ya yi furucin ne jiya y

Ana bugar da ’yan kunar bakin waken Boko Haram da kwaya – UNODC

Hukumar Yaki da Fataucin Miyagun kwayoyi ta Majalisar dinkin Duniya (UNODC), ta ce ana samun kwayar taramadol (taramol) a cikin aljifan wadanda suke s

Gwamna Almakura ya bai wa nakasasshiya kyautar sabuwar mota

A makon da ya gabata ne Gwamnan Jihar Nasarawa, Umaru Tanko Almakura ya mika mabudin sabuwar mota kirar Toyota Corolla, don cika alkawarin da ya dauka

A makon nan matsalar fetur za ta kau – Danladi Pasali

A yayin da ake fama da dogayen layIn motoci a gidajen man kasar nan, sakamakon matsalar karancin man fetur da ake fama da shi, sakataren kungiyar dill

Ya sayar da ’yarsa don jana’izar surukarsa

A ranar Litinin din da ta gabata ce Kwamishinan ’Yan sandan Jihar Legas Mista Imohimi Edgal ya gabatar wa ’yan jarida wadansu da ake zargi