Manyan Labarai

Manyan Labarai

Mu guji bata shugabannin da suka yi abin kirki – Rimin Zayam

Yaya ka ga yadda uwar Jam’iyyar PDP ta kasa ta yi zaben shugabanninta? Eh, ba wani abu ne na daban ba, siyasa ce kuma kowa na da ikon zaben wand

Ana bugar da ’yan kunar bakin waken Boko Haram da kwaya – UNODC

Hukumar Yaki da Fataucin Miyagun kwayoyi ta Majalisar dinkin Duniya (UNODC), ta ce ana samun kwayar taramadol (taramol) a cikin aljifan wadanda suke s

Gwamna Almakura ya bai wa nakasasshiya kyautar sabuwar mota

A makon da ya gabata ne Gwamnan Jihar Nasarawa, Umaru Tanko Almakura ya mika mabudin sabuwar mota kirar Toyota Corolla, don cika alkawarin da ya dauka

A makon nan matsalar fetur za ta kau – Danladi Pasali

A yayin da ake fama da dogayen layIn motoci a gidajen man kasar nan, sakamakon matsalar karancin man fetur da ake fama da shi, sakataren kungiyar dill

Ficewar Atiku APC: Gwamna Bindow da Maman Taraba na nan daram

Gwamnan Jihar Adamawa, Muhammed Umar Jibrilla Bindow, ya ce ba zai bi sahun tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar wurin ficewa daga jam&rsqu