Manyan Labarai

Manyan Labarai

Dadewar Buhari a waje ba za ta shafi kujerarsa ba – Yadudu

Fitaccen masanin harkokin shari’a da tsarin mulkin kasar nan, Farfesa Auwalu Hamisu Yadudu ya ce, duk tsawon lokacin da Shugaban Kasa Muhammadu

…Ko a kujerar guragu yake zai iya mulkin kasar nan – Kyaftin Joseph Din

Wani tsohon soja da ke zaune a Jos a Jihar Filato, Kyaftin Joseph Mangtup Din (mai ritaya) ya ce bai kamata Shugaba Muhammadu Buhari ya yi murabus ba

Ba ma goyon bayan raba Najeriya – Sheikh Dahiru Bauchi

Allah gafarta ko za ka fada mana dalilin wannan taro? Dalilin wannan taro nun kira ’yan uwanmu ’yan Tijjaniyya na Najeriya ne mu tattauna

Yadda aka kashe masu garkuwa da mutane a Taraba

Jama’ar gari sun hallaka wadansu mutum biyar da ake zargi da satar mutane suna karbar kudin fansa a garuruwan Tella da Gazabu da ke kananan huku

Mabarnata ne ke rura wutar fitina – Ibrahim Magu

Yaya rashin tabbatar maka da shugabancin Hukumar EFCC ke shafar aikinka, shin yana kashe maka gwiwa ko yaya kake ji? Na fada a baya cewa daga lokacin