Manyan Labarai

Manyan Labarai

Yadda aka kashe masu garkuwa da mutane a Taraba

Jama’ar gari sun hallaka wadansu mutum biyar da ake zargi da satar mutane suna karbar kudin fansa a garuruwan Tella da Gazabu da ke kananan huku

Osinbajo ya bude kamfanin shinkafa mafi girma a Afirka a Kebbi

Mukaddashin Shugaban kasa, Yemi Osinbajo ya bude masana’antar zazzabe shinkafa mafi girma a Nahiyar Afirka da aka gina ta a kan Naira biliyan 10

Rabin maniyatan Jigawa ba za su je Hajjin bana ba

Ga dukan alamu rabin miniyyata daga Jihar Jigawa ba za su gudanar da aikin Hajjin bana ba, sakamakon gazawar da suka yi wajen cikata sauran kudin kuje

A mayar da Hausa harshen kasa – Masana

Jami’ar Ahmadu Bello za ta shawo kan rikicin makiyaya da manoma Masana harsunan Afrika da suka halarci Babban Taron Duniya kan harshen Hausa da

’Yan Najeriya suna zukar karan taba biliyan 20 duk shekara – Minista

Gwamnatin Tarayya ta nuna damuwa kan hauhawar zukar taba sigari a kasar nan, inda ta ce kimanin ’yan Najeriya miliyan hudu da rabi suna zukar ka