’Yan Boko Haram sun kashe mutum shida a Adamawa
An kashe akalla mutum shida tare da kone gidaje da shaguna cikin dare a ranar Talata a garin Maidu da ke karamar Hukumar Madagali da ke Jihar Adamawa.
Manyan Labarai
An kashe akalla mutum shida tare da kone gidaje da shaguna cikin dare a ranar Talata a garin Maidu da ke karamar Hukumar Madagali da ke Jihar Adamawa.
Wata Babbar Kotu da ke Dogarawa a karamar Hukumar Sabon Garin Zariya a Jihar Kaduna, ta wanke wadansu samari biyu da aka zarge da laifin hadin baki da
Manyan hafsoshin sojin kasar nan sun tare a Maiduguri fadar Jihar Borno don cika umarnin da Mukaddashin Shugaban kasa Farfesa Yemi Osubanjo ya ba su,
Yau ne ake sa ran yin jana’izar tsohon Mataimakin Gwamna Jihar Bauchi, Alhaji Garba Muhammad Gadi wanda Allah Ya yi masa rasuwa a ranar Talatar
Gwamnatin Jihar Sakkwato za ta sanya Malaman Zaure da ke karantar da addinin Musulunci cikin tsarin albashi na wata-wata don su hade da takwaror