Manyan Labarai

Manyan Labarai

Dokar taqaita qara aure Masarautar Kano ta jawo taqaddama

Dokar da Mai martaba Sarkin Kano Malam Muhammadu Sanusi II ke shirin kafawa don taqaita aure ga talakawa da kuma magance yawan saki tana ci gaba da ja

Akwai alfanu a cikin dokar – Limamin Soja

Babban Limamin Soja na Birged na 13 da ke Kalaba, Manjo Kabiru Yakubu Sa’ad, kuma shugaban Qungiyar Limamai da Malamai ta Jihar Kuros Riba, ya ce akwa

Ana qarin gishiri kan rikicin Kudancin Kaduna – Kwamishinan ‘yan sanda

Kwamishinan ’Yan sandan Jihar Kaduna, Mista Agyole Abeh ya ce ana qarin gishiri a kan adadin mutanen da aka kashe ko gidajen da aka qona a rikicin da

Yadda Hakimi ya sha guba ya mutu

A ranar Lahadin da ta gabata ce Hakimin Gidan Waya da ke masarautar Godogodo a Qaramar Hukumar Jama’a da ke Kudancin Jihar Kaduna Mista Justine

Bayan shekara 10 babu haihuwa: Matar likita ta haifi ’ya’ya biyar

Kowa ya yi hakuri bai dace ba to hakurin kadan ya yi inji masu iya magana. Wani kwararren likita a Asibitin Koyarwa na Jami’ar Kalaba mai suna Dokta&n