Manyan Labarai

Manyan Labarai

Zababben Shugaban Ghana mutum ne mai saukin kai da daraja mutane – Isyaku Ibrahim

Alhaji Isyaku Ibrahim dattijo ne mai shekara 78, wanda tun yana dan shekara 21 ya fara siyasar neman mulkin kai. dan siyasar kuma dan kasuwa ya tattau

Kafa dokoki masu tsauri kadai ba zai magance cin hanci ba – Sheikh Kabir Gombe

Babban Magatakardan kungiyar Izala ta kasa Sheikh Muhammad Kabir Haruna Gombe ya bukaci gwamnatoci a matakai daban-daban su sanya tsarin fadakarwar ad

Yadda karin jini ya jawo yarinya ta rasa kafa

Mahaifin wata yarinya ya zargi wani asibiti mai zaman kansa da yin sakaci da nuna rashin kwarewa inda ya yi sanadiyar gutsire kafar ’yarsa. Mahaifin y

Almajirin da aka kona wa hannuwa ya nemi a bi masa hakkinsa

Bayan da ya rasa yatsu sakamakon konewar da hannuwansa suka yi, rayuwa ta canja wa almajiri Musa Ahmad kasancewar ba ya iya gudanar da ayyukan da ya s

Zai yi wuya a samu gwamnatin Musulunci a Najeriya – Sheikh Sani Saleh Zariya

Sheikh Saleh Muhammad Sani  Zariya shi ne Babban Sakataren kungiyar Shi’a ta Rasulul A’azam Foundation (RAAF), a tataunawarsa da Aminiya ya barra