Manyan Labarai

Manyan Labarai

Gwamnatin Tarayya ta kashe Naira biliyan 3 wajen gina dakunan bahaya a makarantu

Gwamnatin Tarayya ta kashe tsakanin Naira miliyan 40 zuwa 50 domin gina dakunan bahaya da na wanka a kowace daya daga cikin makarantunta na hada da ke

An dakatar da Rahama Sadau daga wasan Hausa

Kungiyar Masu Fina-Finan Hausa (MOPPAN) ta kori fitacciyar jarumar nan Rahama Sadau saboda wakar da ta yi inda ta rungume wani mawaki. A faifan bidiyo

Litinin da Talata ranakun hutun Babbar Sallah ne

Gwamnatin Tarayya ta bayyana ranakun Litinin 13 da Talata 14 ga watan nan a matsayin ranakun hutun Babbar Sallah.Ministan Al’amuran Cikin Gida, Laftan

Abin da ya sa na ce a raba Najeriya – Farfesa Ango Abdullahi

daya daga cikin jiga-jigan kungiyar Dattawan Arewa, Farfesa Ango Abdullahi ya ce raba Najeriaya shi ya fi zama alheri saboda yawan shakiyancin da datt

Yadda kani ya jawo ’yan banga suka kashe yayansa kan Naira dubu 16

Al’ummar Unguwar Makera da ke gundumar Kufena a karamar Hukumar Zariya da ke Jihar kaduna sun samu kansu a cikin halin dimauta sakamakon yadda wani sa