Manyan Labarai

Manyan Labarai

Hare-Haren Neja-Delta sun jawo wa Najeriya asarar Naira tiriliyan 1.1

Najeriya ta yi asarar Naira tirilyan daya da biliyan 100 na kudin shigar man fetur a cikin wata biyar da suka gabata, sakamakon hare-haren ’yan ta’add

Ruwa ya ci jami’in kiwon lafiya a Sakkwato

Wani jami’in kiwon lafiya mai suna kasimu Tukur da gwamnatin Jihar Sakkwato ta tura don bai wa yara maganin zazzabin maleriya ya gamu da ajalinsa a ra

An tsige Shugabar Brazil

Majalisar Dattawan Kasar Brazil ta tsige Shugabar Kasar Dilma Rousseff bayan samunta da laifin yin amfani da kasafin kudin kasar don cimma bukatun kas

Na ki karvar Dala miliyan 3 don gangunan sule biyar – Attah Dabai

Alhaji Attah Dabai shahararren makaɗi ne wanda ya sha  samun kyaututtuka a wasannin ƙiɗa a ciki da wajen Najeriya, a kwanakin baya ma ya wakilci

Mahajjata sun rungumi tsarin biyan hadaya ta banki – Shugaban Ja’iz

Tun a hajin bara ne Hukumar Alhazai ta kasa ta mika aikin hidimar dabbobin hadayar mahajjatan Najeriya  ga bankin musulunci a nan Najeriya, wato