Manyan Labarai

Manyan Labarai

An kama likitan bogi bayan ya shekara 10 yana aiki

  Rundunar ‘Yan Sanda da taimakon Kungiyar Ma’aikatan Jinya da Hakori ta Kasar (MDCN) ta kama wani mutum wanda yake aiki a wani asibi

Archbishop Kaigama ya goyi bayan a tattauna da tsagerun Neja Delta

Arch-Bishop na cocin Katolika da ke Jos a Jihar Filato, Ignacious Ayau Kaigama ya bukaci ’yan ta’ddan yankin Neja-Delta su ajiye makamansu, sannan gwa

Yadda jihar Kaduna ta samu nasara a vangaren tsaro – Yakubu Soja

Kanar  Yakubu Yusuf Soja (Mai ritaya) shi ne mai bai wa gwamnan  jahar Kaduna sha’wara a fannin tsaro, kuma shi ne Kodinatan  Rundunar

A tsige duk gwamnan da ya kasa biyan albashi – Balarabe Musa

Tsohon Gwamnan tsohuwar jihar Kaduna kuma Shugaban Jam’iyyar PRP, Alhaji Abdulkadir Balarabe Musa ya shawarci Shugaba Buhari ya yi tsayin-daka idan ya

Yadda na kubutar da soja daga hannun Boko Haram – Idi Baduku

Idi Baduku, wani dattijo ne mai kimanin shekaru Sittin da hudu  da ya yi rayuwa a cikin ‘yan Boko Haram a lokacin da suka kwace garin Buniyadi na