Manyan Labarai

Manyan Labarai

Ba fulaninmu ne suka tada rikici a Enugu ba – Ardo Sa’idu

Aminiya ta tattauna da Ardon Fulani na kudu maso gabashin kasar nan Alhaji Ardo Sa’idu Baso don jin halin da suke ciki a yankinsu: Aminiya: Ka fadi su

Sojoji sun yi kawanya ga ’yan Boko Haram a dajin Sambisa – Buratai

Babban Hafsan Sojin kasa Laftana Janar Tukur Buratai, ya fadi a shekaranjiya Laraba cewa sojojin kasa sun yi kawanya wa mayakan Boko Haram ta yadda ba

Ana yunkurin bata gwamnatin Buhari ne – Aliyu Bariri

Shi ma Shugaban Miyetti Allah reshen jahohin Arewa maso gabas, Alhaji Mai Aliyu Usman Biriri, cewa ya yimutanen da ke kara rura wutar rikicin makiyaya

Sojoji sun kama wanda ya ‘kashe’ Janar Shuwa

Rundunar Sojin Najeriya ta ce ta kama wani da take zargin ya kashe Manjo-Janar Muhammad Shuwa mai ritaya. Kakakin rundunar sojin, Kanar Sani Usman Kuk

Sayen motoci ga ‘yan majalisa: ‘Yan jarida ne suka jawo mana jangwam – Ali Ndume

Shugaban masu rinjaye na Majalisar Dattawa mai wakiltar Borno ta Kudu, Sanata Muahammad Ali Ndume, ya yi qarin haske dangane da qudurinsu na sayen mot