Manyan Labarai

Manyan Labarai

Abin da ya sa na soki Buhari lokacin takara – Bukar Abba

Sanata Bukar Abba Ibrahim (APC, Yobe ta Gabas) ya yi Gwamna Jihar Yobe sau biyu, kafin ya wakilci mazabarsa a matsayin sanata karo na uku. A wannan ta

Zakzaky na iya jagorantar tawayen da ya fi na Boko Haram haxari – Xan uwansa

Malam Sani Yakubu yayan Sheikh Ibrahim Zakzaky ne jagoran kungiyar IMN ta mabiya Shi’a. a Tattaunawarsa da Aminiya ya bayyana irin yadda dangantaka ta

Masu zanga-zanga sun mamaye ginin majalisa

Wadansu masu zanga-zanga sun mamaye ginin Majalisar Dokoki da ke Abuja,inda suke kiraye-kirayen murabus din Shugaban Majalisar Dattawa Dokta Bukola Sa

’Yan sandan Yobe sun kama wadanda ake zargi da fyade da luwadi

Rundunar ’Yan sandan Jihar Yobe ta gabatar da wadansu mutum 12 da ake zargi da aikata fyade da luwadi da fashi da makami a sassan jihar.Da ya ke gabat

’Yan gudun hijira na cin shinkafa tirela uku kullum a Borno – Shettima

Gwamnan Jihar Borno Alhaji Kashim Shettima ya ce kimanin buhun shinkafa 1,800 wato tirela uku ’yan gudun hijirar da suke sassan jihar suke cinyewa a k