Barazanar Trump: Ya kamata shugabannin Najeriya su farka daga bacci — Bishop Kukah
Kukah ya yi kira ga ’yan Najeriya da su yi tunani mai zurfi tare da ɗaukar nauyin gina ƙasa mai haɗin kai.
Manyan Labarai
Kukah ya yi kira ga ’yan Najeriya da su yi tunani mai zurfi tare da ɗaukar nauyin gina ƙasa mai haɗin kai.
Wannan dai na zuwa ne bayan Trump ya yi barazanar ɗaukar mataki a kan Najeriya.
Shugaban ya kuma jaddada aniyar gwamnatinsa na daƙile ayyukan ta’addanci da kuma tabbatar da zaman lafiyar ƙasa.
Jami’an sashen agajin gaggawa daga hedikwatar hukumar sun isa wurin, inda ta gano wata mata mai suna Habiba Ado mai shekara 96.
’Yan sanda a kasar Indonesia sun ce an garzaya da daruruwan mutane zuwa asibiti bayan wani abu da ake zargin bam ne ya fashe a wani masallacin Juma’a