Manyan Labarai

Manyan Labarai

Mun fara tattaunawa da Amurka kan barazanar Trump – Gwamnatin Tarayya

Ministan Yaɗa Labarai, Mohammed Idris, ya ce Gwamnatin Tarayya ta buɗe kofofin tattaunawa da ƙasashen duniya, ciki har da Amurka, dangane da barazanar

An rantsar da shugaban Kamaru Paul Biya karo na 8

Paul Biya ya shafe shekaru 43 yana mulkin ƙasar, kuma yanzu zai fara wani wa’adi na tsawon shekara bakwai nan gaba

Majalisar Dokokin Amurka na neman a hukunta ’yan kungiyar Miyetti-Allah

Wani sabon kudiri da ke gaban Majalisar Dokokin Amurka ya nemi a hana ’yan kungiyar Fulani makiyaya ta Miyetti Allah da Miyetti Allah Kautal Hore biza

Sojin Amurka sun gabatar da shirin ƙaddamar da hari a Najeriya

Amurka ta ce ba lallai ƙaddamar da yaƙi ya kawo ƙarshen matsalar tsaro cikin ƙanƙanin lokaci a Najeriya ba.

Najeriya ta yi watsi da sanya sunanta cikin jerin kasashen da ake tauye ’yancin addini

Malagi, ya ce gwamnati tana ci gaba da kokari wajen inganta harkar tsaro.