Manyan Labarai

Manyan Labarai

Bam ya kashe mutum hudu a Yola

Akalla mutum hudu sun rasa rayukansu bayan wani bam ya tashi wani caji ofis din ‘yan sanda da ke garin Yola na Jihar Adamawa.

Lauyoyi na taimakawa wajen jinkirin yanke hukunci – Umaru Abdullahi

Tsohon shugaban kotun daukaka kara, Mai shari’a Umaru Abdullahi, Walin Hausa, ya bayyana wa Aminiya cewa bai dace ana barin karamin mai laifi a gidan

Ba a tashi daya aka kashe Murtala ba – Odilansa

Daga nan sai muka samu tallafin sojojin da ba sa cikin ‘yan tawaye suka fito gadan-gadan da motar yaki. Suka kwashe mu suka kai mu dakin ajiye gawa a

Yadda aka gudanar da gasar Karatun Alkur’ani da Baibul

Cibiyar Horar da Matasa da suka tsinci kansu cikin harkar shaye-shayen miyagun kwayoyi ta Malam Niga da ke a Rigasa, Kaduna ta shirya gasar Karatun Al

Ana binciken mutum hudu game da kwakule idon yaro a Zariya

Sakamakon tashi tsaye da jama’ar unguwanin Jushi da Banzazzau Tsohuwa da Sabuwa da ke Zariya a Jihar Kaduna suke yi wajen kula da unguwanninsu ta bang