Manyan Labarai

Manyan Labarai

Ana binciken mutum hudu game da kwakule idon yaro a Zariya

Sakamakon tashi tsaye da jama’ar unguwanin Jushi da Banzazzau Tsohuwa da Sabuwa da ke Zariya a Jihar Kaduna suke yi wajen kula da unguwanninsu ta bang

Gobara ta ci shaguna sama da 100 a kasuwar Singa

A safiyar jiya Alhamis ne wata gobara ta tashi a Kasuwar Singa da ke Kano inda ta ci dukiya ta biliyoyin Naira.Aminiya ta ziyarci kasuwar inda ta ga&n

Hadarin masallaci: Har yanzu Saudiyya ba ta biya diyya ba – Hukumar Alhazai

Dokta Saleh Okenwa shi ne kwamishina mai kula da tsare-tsare da nazari da kuma yada labarai a Hukumar Alhazai ta kasa. Aminiya ta zanta da shi don jin

Zaben Taraba: Darius ya dara

Kotun koli ta tabbatar da hukuncin Kotun daukaka kara wadda ta tabbatar da zaben Mista Darius Ishaku a matsayin Gwamnan Jihar Taraba.Kotun ta yi watsi

Abin da ya sa na hada aikin koyarwa da sarauta – Sarkin garin Sabon Kawu

Malam Adamu Yohana shi ne Sarkin garin Sabon Kawu da ke cikin yankin gundumar Bwari a birnin tarayya Abuja. A tattaunawar da ya yi da Aminiya ya bayya