Manyan Labarai

Manyan Labarai

An tuhume su kan daura aure a kan aure

Hukumar Hisba ta karamar Hukumar Dala a Jihar Kano ta kama iyayen wata amarya mai suna Binta Sa’idu bisa daura mata aure a kan aure.Dangin mahaifiyar

Mutum 58 sun mutu a harin kunar bakin waken sansanin ’yan gudun hijira a Borno

Hukumar Bayar da Agaji Gaggawa ta kasa (NEMA) ta ce an kashe mutum 58 tare da raunata 78 a shekaranjiya Laraba, a wani harin kunar bakin wake a sansan

An sace matan Aure 3 a kauyen dorayi

A ranar Asabar da ta gabata ne wadansu mutane dauke da miyagun makamai suka kewaye wata rugar Fulani da ke kauyen dorayi a gundumar Dutsen Abba ta kar

‘Yadda rikicin Kafanchan ya mayar da ni nakasasshe’

Wani matashi da kimanin shekara 27 mai suna Mohammed Isma’ila da ya tsallake rijiya da baya a rikicin da aka yi a Kafanchan da ke Jihar Kaduna a sheka

Ta yaudari Nas ta sace jaririya

’Yan sandan ofishin C a Unguwar Maisandari a cikin garin Damaturu a Jihar Yobe sun gurfanar da wata mata a gaban Kotun Majistare ta daya bisa zarginta