Manyan Labarai

Manyan Labarai

Masu garkuwa da mutane na cin karensu babu babbaka a yankin Giwa

Mutanen sun kara da cewa an sara musu kudi aka ce sai sun biya kafin a sako wadanda aka yi garkuwar da su, kuma an biya kudin amma sai aka sako dan Sa

Anguwar Di’o: Inda dalibai ba su shiga aji sai sun kai aji hudu

Makarantar firamare ta Anguwan Di’o, makarantar gwamnati ce da ke kauyen Tungan Maje a karkashin yankin Gwagwalada, amma saboda rashin isassun ajujuwa

Mutum 55 kacal suka sace Naira tiriliyan 1.3 cikin shekara 7 – Ministan Watsa Labarai

Ministan wanda ya ce, an tafka wannan sata ce a karshen zangon mulkin Shugaba Obasanjo na biyu da kuma mulkin marigayi Umaru Musa ’Yar’aduwa da kuma G

Yadda za a biya matasa tallafin Naira dubu biyar – Lai Muhammad

A ranar Talatar da ta gabata ce Ministan yada labarai Alhaji Lai Muhammad ya kawo wa Aminiya ziyara a ofishinta da ke Abuja, a yayin wannan ziyarar Am

Sarkin Musulmi ga Gwamnonin Arewa:

Sarkin Musulmi Sa’ad Abubakar ya shawarci gwamnonin Arewa su daina rabewa da sunan Sardauna Ahmadu Bello, maimakon haka kamata ya yi su riqa yin aiki