Manyan Labarai

Manyan Labarai

Sambo Dasuki ya musanta fallasa wa EFCC abokan hadin bakinsa

Bayan da Hukumar Tsaron kasa (DSS) ta mika tsohon Mashawarcin Shugaban kasa kan Harkokin Tsaro Sambo Dasuki ga Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arzikin

Zaben cike gurbi a Kogi: Siyasar kabilanci ta jefa APC a tsaka mai wuya

Ga dukkan alamu siyasar kabilanci da ke da matukar tasiri a Jihar Kogi ta jefa Jam’iyyar APC da ke kan gaba a zaben Gwamnan Jihar Kogi da aka faro a r

Tafiye-tafiyen Buhari waje sun fara jawo cece-ku-ce

Ga dukkan alamu tafiye-tafiyen da Shugaban kasa Muhammadu Buhari ke zuwa kasashen waje sun fara tayar da kura da cece-ku-ce, inda hatta ’yan takifen B

Yarima Abubakar Audu: Garma ta karye da sauran aiki

A ranar Lahadin da ta gabata ce al’ummar Najeriya suka wayi gari da wani labari mai daga hankali na rasuwar dan takarar Gwamnan Jihar Kogi a karkashin

Yadda kara mai rikitarwa ta auku a tsaunin Zuma

Tsaunin Zuma na daya daga cikin mashahuran al’amura da suka zame wa kasar nan tambari a idon duniya, saboda manuniyar albarkatun kasa ta gano babbar t