Manyan Labarai

Manyan Labarai

Masu dodo sun hana masu zaben Sarki sukuni a Zing

Masu bautar dodo na cigaba da cin karensu babu babbaka a garin Zing da ke Jihar Tabara bayan mutuwar Sarkin garin a watan jiya. Kimanin makonni uku ke

Zan kafa kamfanonin siminta a kasashe 18 – dangote

A makon jiya ne fitaccen dan kasuwar nan kuma mai kudin Afirka Alhaji Aliko dangote ya kaddamar da sabon kamfaninsa na yin siminti da ya ci Dalar Amur

barawon waya ya yanka wata mace a Zariya

Wani da ake zargin barawon waya ne ya yanka wata mace a Zariya, inda kuma ya tsere bayan yin wannan aika-aika.Wakilimu wanda ya ziyarci Unguwar kofar

Za mu yafe wa ’yan Boko Haram idan suka dawo da ‘yan matan Chibok lafiya – Buhari

Wakilinmu  da ke Washington DC  ya samu  damar tattaunawa da  shugaba Buhari lokacin da ya je taron Majilisar dinkin duniya a New

Abin da ya sa auren matan Hausawa ba ya dorewa – Hadiza Karry

Hajiya Hadiza Karry dattijuwa ce da ta kai shekara 84, kuma a haife ta ne birnin Baitul Mukaddas da ke kasar Isra’ila. A can ta yi karatu har ta yi au