Manyan Labarai

Manyan Labarai

ISIS: Ana dambarwa tsakanin Indiya da Pakistan kan daliban Najeriya da aka kama

Ana dambarwa a tsakanin kasashen Indiya da Pakistan kan daliban Najeriya biyu da aka kama a kasar Indiya bisa zargin za su tsallaka Pakistan daga can

Sarkin Musulmi ga mata: Kada ku karbi kudin sata daga mazajenku

Mai alfarma Sarkin Musulmi kuma Shugaban Majalisar koli kan Harkokin Addinin Musulunci ta Najeriya (NSCIA), Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar, ya bukaci

Yadda na ji ranar da na fara tuka jirgin sama -Fatima Gwadabe

Aminiya: Malam Fatima ko za ki ba mu takaitaccen tarihinki?Fatima: Ni dai an haife ni a garin Kano, kuma a nan na girma. Na yi digirina na farko 

Abin da ke sa matasa shiga ISIS da Boko Haram – Limamin SMC

Sheikh Saidu Abubakar Muhammad shi ne Babban Limamin Masallacin Juma’a na Kwalejin  Sardauna (SMC) Kaduna. Ya yi karatun allo, sannan ya yi na bo

Yunkurin murde Lamurde ya raba kan majalisa

Yunkurin binciken da Majalisar Dattawa take yi kan zargin da ake yi wa Shugaban Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arzikin kasa Tu’annati (EFCC) Ibrahim L