Manyan Labarai

Manyan Labarai

Dalilin da Trump ya yi iƙirarin ana kisan Kiristoci a Nijeriya — Ndume

Maganganun Trump sun nuna rashin cikakkiyar fahimtar yadda matsalar tsaro take da sarƙaƙiya a Najeriya.

China ta yi martani kan barazanar Trump ta kai hari Najeriya

China tana adawa da duk wani yunƙuri na barazana wajen tsoma baki cikin harkokin cikin gida na wata ƙasa.

Karuwanci da zubar da cikin ’yan mata ’yan gudun hijira ya karu a Maiduguri

“Bandakunan mata sun koma kamar mayanka. Ana samun jini ko’ina saboda waɗannan ’yan matan na shiga su zubar da ciki sannan su bar tayin a ciki. Wasu i

NAJERIYA A YAU: Rashin aikin yi da hanyoyin magance su a Najeriya

Wadanne dalilai ne ke kara kawo rashin aikin yi a Najeriya kuma wadanne hanyoyi za a bi wajen magance matsalar?

Barazanar kawo hari abin ɗaga hankali ne ga duk ’yan Nijeriya — Peter Obi

Wannan dambarwa na buƙatar haɗakar diflomasiyya da tattaunawa tsakanin ƙasashen biyu domin magance matsalar.