Manyan Labarai

Manyan Labarai

An kunyata masu siyasar addini da kabilanci a Arewa – Barista Solomon Dalung

Barista Solomon Dalung daya ne daga cikin dattawan Arewa kuma jigo a jam’iyyar APC. A wannan tattaunawar da ya yi da wakilinmu kan yadda aka gudanar d

’Yan PDP ne yawanci suka ci zabe a APC – Farfesa Alkali

Farfesa Rufa’i Ahmad Alkali shi ne mai bai wa shugaban kasa Jonathan shawara a kan al’amuran siyasa, Aminiya ta zanta da shi a kan yadda jam’iyyar PDP

Mutane suka hada ni rikici da Mamman Shata – Musa danbade

Alhaji Musa danbade shi ne mawakin da suka samu sabani da marigayi Mamman Shata a kusan karshen rayuwar Shatan. Ya fadi yadda suka yi mutunci da kuma

Kowa nawa ne – Buhari

Zababben Shugaban kasa Janar Muhammadu Buhari, ya bayar da tabbacin cewa zai rungumi kowa da kowa ba tare da nuna bambanci ba. Ya bayyana haka ne a ja

Shugabannin addini ga masu zabe: Mutuwa domin wani asara ce

A gobe idan Allah Ya kai mu ne ake sa ran za a gudanar da zaben shugaban kasa da na ‘yan majalisar tarayya. Domin tabbatar da an gudanar da zaben lami