An kashe ’yan bindiga 19 yayin daƙile wani hari a Kano
An tabbatar da cewa sojoji biyu da ɗan sa-kai guda ɗaya sun rasu yayin fafatawar.
Manyan Labarai
An tabbatar da cewa sojoji biyu da ɗan sa-kai guda ɗaya sun rasu yayin fafatawar.
“Suna kashe Kiristoci, kuma suna kashe su da yawa. Ba za mu bari hakan ta ci gaba da faruwa ba.”
Yayin da wasu ke ganin hakan abun san barka ne, wasu kuwa tofin Allah tsine suka yi ga wannan batu.
Trump, ya jaddada cewa Amurka na iya tura sojoji ko jiragen yaƙi domin ƙaddamar da hare-hare a kan Najeriya
Majiyoyi sun ce matar ta kuma soka wa mijin wuka a idonsa na hagu, lamarin da ya lalata idon gaba ɗaya.