Manyan Labarai

Manyan Labarai

Sayen katin zabe asara ne -Hukumar zabe

Mista Nick Dazan shi ne mukaddashin Darakta a Hukumar zabe ta kasa (INEC) mai kula da bangaren ilmantar da masu kada kuri’a da kuma yada labarai, ya y

Na rika yi wa Shata kyauta ne don ya yi wa shugabanmu waka amma ya yi mini waka – Magaji Mainama

“Wa ke sayen nama? Ina mai sayen nama?Alhaji Nafaki Mainama,Ga Alhaji Magaji Mainama.-Ni fa da fa a nan nakan zauna,Ku kun san ban sayen nama,Saboda N

An karrama Amitabh Bachchan a Indiya

A ranar Asabar da ta gabata ne aka karrama fitaccen jarumin fina-finan Indiya Amitabh Bachchan da lambar yabo ta Akkineni Nageswara Rao (ANR) sakamako

Zan mika mulki idan na fadi a zabe- Jonathan

Shugaban kasa Dokta Goodluck Jonathan ya ce idan aka gudanar da zabe kuma ya fadi zai mika mulki ga wanda ya lashe zaben.Shugaba Jonathan ya bayyana h

Yadda aka yi na kai Shata Amurka – Aliyu Modibbo

Dokta Aliyu Modibbo, tsohon Ministan Ciniki kuma tsohon Ministan Babban Birnin Tarayya Abuja, na cikin wadanda suka kulla kyakkyawar alaka da mashahur