Manyan Labarai

Manyan Labarai

Sallar layya: Kiristoci sun yanka raguna domin Musulmi -Fasto ya ciyar da fursunoni da nakasassu abinci a Kaduna

Wadansu Yarbawa mabiya addinin Kirista a Kudu maso Yamma sun shiga sahun al’ummar Musulmi wajen sayen raguna su yanka suka kuma raba naman ga mabuka M

Wanda ya zana tutar Najeriya zai samu fiye da Naira miliyan daya duk wata har ya mutu

Shugaban kasa Goodluck Ebele Jonathan ya bayar da umarnin a rika biyan Michael Akinkumi, wanda shi ne mutumin da ya zana tutar Najeriya mai launin shu

Yadda waya ta jawo kone-kone a Abuja

A ranar Larabar makon jiya ne zargin satar waya da kanikawa suka yi ya haifar da kone-kone a Jabi daki biyu da ke kusa da babbar tashar motoci da ke g

Ya kashe ubangidansa don ya turmushe dukiyarsa

A ranar litinin da ta gabata ne wani matashi dan shekara 28, mai suna Bello Ubandawaki, ya yi wa ubangidansa da ake kira Alhaji Yahaya Sa’idu Andare,

Yadda Shekau ya zama mai rai da yawa

An samu rudani a batun kashe shugaban Boko Haram Abubakar Shekau, inda sojojon Najeriya ke cewa sune suka kashe shi , su kuma sojojin kasar Kamaru suk