Muna shirin kai farmaki a Nijeriya — Ma’aikatar Yaƙin Amurka
Idan Nijeriya ba ta kare Kiristoci ba, za mu kai hari, mu kawar da ‘yan ta’addan Musulmai da ke aikata wannan ta’asar.
Manyan Labarai
Idan Nijeriya ba ta kare Kiristoci ba, za mu kai hari, mu kawar da ‘yan ta’addan Musulmai da ke aikata wannan ta’asar.
Ganawar shugabannin biyu za ta gudana “ko dai a Fadar Shugaban Kasa ta Abuja, ko a Fadar White House da ke Washington.”
Za mu shiga wannan ƙasƙantacciyar ƙasar, cike da ƙarfin gwiwa domin kawar da ’yan ta’adda masu zafin kishin Musulunci.
Rikicin cikin gida na ci gaba da tsananta a jam’iyyar PDP.
Tinubu ya ce Najeriya za ta ci gaba da haɗa kai da sauran ƙasashe domin tabbatar da zaman lafiya.