Manyan Labarai

Manyan Labarai

Don in tsiyace aka sa Shata ya yi mini waka –Bawa Gilban

“Haji Bawa Gilban Jibiya, Masu kudi na Katsina,  Mai arziki na Jibiya,  Wannan da Allah Ya tsare,Haji Bawa Gilban Jibiya.” Maman Shata a wak

…Ina fede saniya fiye da yadda masu ido ke yi – Nazuntu Makaho

Malam Muhammad Zubairu Zuntu, wanda aka fi sani da suna Nazuntu Makaho, mahauci ne mai sana’ar sayar da nama a garin Jos babban birnin jihar Filato. A

Yadda nake gane duk maganar da mutane suka yi – Sarkin Kuramen Jos

Malam Abubakar Sa’idu Abdullahi shi ne Sarkin Kuramen Jos a Jihar Filato, a tattaunawa da wakilinmu ya bayyana cewa yana iya gane duk maganar da mutan

Kafa daula ta hanyar zubar da jini barna ce -Dokta Gumi

Da yake tsokaci a kan wannan yunkuri na Boko Haram, Dokta Ahmad Gumi ya bayyana wa wakilinmu a Kaduna cewa, “Da farko dai Annabi ya ce babu abin da za

“Yadda muke rayuwa a daular da ’yan Boko Haram suka ayyana’’

Tun bayan kwace yankunan kananan hukumomin Gwoza da Gamboru Ngala da ke Jihar Borno da kungiyar Boko Haram ta ayyana a makon jiya, inda shugabanta Abu