Manyan Labarai

Manyan Labarai

An fi kamuwa da cutar Ebola daga gawa – Hukumar WHO

Ruwan gishiri da namijin goro ba sa maganin cutar Ebola      –Dokta Amina Wata fitacciyar likita a Jihar Legas, Dokta Amina A

Yadda muka bankado yunkurin tazarce a taron kasa – Wakilan Arewa

*Kutigi ya ce ba abin da ‘yan Arewa za su iya Wakilan Arewa a taron kasa, a karkashin kungiyarsu ta NDF, sun zargi shugabannin taron da shirya tarzarc

Musguna wa masu hijabi shiri ne na hana amfani da shi – kungiyar Jama’atu

kungiyar Jama’atu Nasril Islam ta bayyana cin fuska da wulakanta mata musulmi masu hijabi da ake yi a wadansu jihohi, musamman a Jihar Kano a matsayin

Amnesty ta zargi sojoji da keta hakkin dan Adam a Najeriya *Za mu bincika – Rundunar Soja

kungiyar kare hakkin dan Adam ta duniya (Amnesty International) ta ce ta bankado bayanan da ke nuna cewa sojojin Najeriya sun aikata laifuffukan yaki

Tun ina yaro nike addu’ar Allah Ya sa shata ya yi mini waka – Liman Na ’Yalleman

Aminiya: Ko za ta yi mana bayanin takaitaccen tarihin rayuwarka?Na ’Yalleman: Ni sunana Liman Na-’Yalleman. An haife ni sama da shekaru 76 da suka wuc