Manyan Labarai

Manyan Labarai

Katin shaida ga ’yan Arewa: CLO ta maka gwamnatin Enugu a kotu

kungiyar kare hakkin dan Adam (Cibil liberty organization) ta maka gwamnatin jihar Enugu a gaban babban kotun tarayya da ke Enugu a sakamakon zargin t

……Yadda za mu magance magudin zabe a 2015 -Dokta Ahmad

A lokacin Tafsirin da Dokkta Ahmad Gumu yake gabatarwa a masallacin Sultan Bello da ke Kaduna, ya yi bayanin matakin da suke son dauka domin kawo kars

Iyayen ’yan matan Chibok sun fara fitar da rai wajen gano ’ya’yansu

Iyayen ’yan matan Chibok sun ce sun fara fitar da rai wajen gano ’ya’yansu kwanaki 81 bayan an sace su.daya daga cikin iyayen ’yan matan Chibok mai su

Amarya ta ga tasku a hannun sojoji -Kubutattun ’yan Arewa

Fiye da makonni biyu samari da magidanta ‘yan kasuwa guda 486 suka samu kansu a tsaka mai wuya a garin Abiya ta kudancin Najeriya.  Sun shiga wan

Fasto ya ’yanto fursunoni Musulmi domin azumi

Fasto Yohanna Buru wani limamin Kirista ne da ke zaune a jihar Kaduna wanda a ranar Juma’ar da ta gabata ya ’yanto wadansu fursunoni Musulmi su shida