Manyan Labarai

Manyan Labarai

Rashin aiki da doka ce babbar matsalar Najeriya –Sarkin Kazaure

A daidai lokacin da taron kasa ke gudana don nemo makoma ga kasar nan, wakilanmu sun tattauna da Mai martaba Sarkin Kazaure, Alhaji Najib Husaini Adam

Yadda mata ta makale wa mota don ceton diyarta daga barayi

Wata mata mai suna Misis Priscilla Ekpenyong ta yi kuru cikin gwagwarmayar kubutar da diyarta mai kimanin wata tara daga hannun wasu mutane da suka yi

Yadda muka tsallake rijiya da baya a harin bam din Nyanya na biyu

Da yawa daga cikin wadanda tashin bam din Nyanya a Abuja ya rutsa da su kuma suka tsallake rijiya da baya, musamman ta fuskar rasa wasu daga cikin sas

’Yan matan Chibok: Katobarar matar Shugaban kasa ta tada kura

Uwargidan Shugaban kasa, Misis Patience Jonathan ta fusata ’yan Najeriya bayan da ta nuna shakku kan kame ’yan mata ’yan makaranta 276 a wata sakandar

Masarautar Tibi ta ja daga da makiyaya

Tor Tib na Jihar Biniwai, Dokta Alfred Akawe Torkula ya ce ba zai bayar da ko da inci guda na wani fili da ke karkashin masarautarsa ga Fulani makiyay