Manyan Labarai

Manyan Labarai

Aikin Jonathan muke goyon baya ba takararsa ba -Tanko Yakasai

A kwanakin baya ne aka fito da wata kungiya mai suna Majalisar Dattawan Arewa, a karkashinn jagorancin Alhaji Tanko Yakasai, wadda bayan ta kammala ta

Yadda dibar-gurya ta jawo wa ’yar shekara 15 matsala

Al’adar dibar-gurya dadaddiyar al’ada ce a kasar Hausa, wadda kusan ta fi shekaru dari ana aiwatar da ita, amma akan samu matsaloli wani lokaci ga mat

Shagwaba ce ta sa Shekarau ya ce ba a yi masa adalci ba – Buba Galadima

Aminiya ta tattauna da Alhaji Buba Galadima, daya daga cikin mutum tara da suka sanya hannu aka haifi Jam’iyyar APC, domin jin ta bakinsa game da fice

Ministocin Jonathan hudu sun ajiye aiki

Shugaba Goodluck Jonathan ya amince da murabus din ministocinsa hudu da suka hada da Ministar Sufurin Jiragen Sama Stella Oduah da na Harkokin ’Yan sa

Arewa ta hakura da shugabanci a 2015 – Bafarawa

Tsohon Gwamnan Jihar Sakkawato Alhaji Attahiru dalhatu Bafarawa ya yi gargadi game da masu neman a zakuda da mulkin kasar nan zuwa wani sashi a shekar