Manyan Labarai

Manyan Labarai

Jama’atu ta nemi a kamo masu kashe malaman Musulunci a kasar nan

kungiyar Jama’atu Nasril Islam (JNI) ta yi Allah wadai da kisan gillar da ‘’yan bindiga suka yi ga fitaccen malamin Musuluncin nan na Zariya Sheikh Aw

Malam Nuhu: dan gatan mabaraci da ba ya karbar kasa da N200

Mutum zai yi mamakin abin da zai biyo baya a duk lokacin da ya ba almajiri Malam Nuhu wani abu kasa da Naira 200 a matsayin sadaka, domin ba zai karba

‘Yadda ’yan bindiga suka kashe Albani a gabana’

daya daga cikin wadanda suke cikin mota daya da marigayi Sheikh Albani mai suna Malam Bello Nakaka dalibi ya bayyana yadda ’yan bindiga suka bude musu

Lambar yabon da Saudiyya ta ba ni ta sa ni kuka -Sheikh Lemu

Kwanan nan kasar Saudiyya ta ba babban malamin addinin musukluncin nan Sheikh Ahmad Lemu, shugaban Cibiyar yada addinin musulunci da ke Minna jihar Ne

Dalilanmu na komawa PDP – Shekarau da Bafarawa

Tsohon Gamnan Jihar Kano Malam Ibrahim Shekarau da takwaransa na Jihar Sakkwato Alhaji Attahiru Bafarawa sun bayyana cewa rashin adalci ne daga jam’iy