Manyan Labarai

Manyan Labarai

Ta kashe ’yarta kan naira 40

Rundunar ‘yan sandan jihar Filato tana neman wata mata mai suna A’isha Abubakar bisa zarginta da kashe ‘yarta ‘yar shekara 13 mai suna Balki Abubakar,

APC ta yi watsi da kin yin zabe a wasu jihohi •Yunkurin amsar kujerun G5: PDP na barazana ga dorewar dimokoradiyya – APC

Jam’iyyar APC ta yi Allah wadai da kalaman da shugaban hukumar zabe ta kasa (INEC) Farfesa Attahiru Jega ya yi na cewa zai yi wuya a gudanar da zaben

An yi wa wani mai gidan kallo yankan rago a Kaduna

Daga An yi wa wani mai gidan kallo yankan rago a Kaduna A ranar Asabar da ta gabata ne mazauna layin Aminu da ke kusa da tsohon cocin YMCA a Tudun Wad

Duniya ta taru domin ban kwana da Mandela

Shugabanni daga kasashen duniya daban-daban ne suka hadu da dubun dubatan ‘yan Afrika ta Kudu a babban filin wasa na Soweto inda aka gudanar da taron

‘Da yatsun kafa nake komi ba ni da hannuwa’

Wani matashi mai suna Ibrahim Amadu, dan kimanin shekaru 27 a duniya, ya ce duk da lalurar da yake fama da ita ta rashin hannaye biyu yakan iya yin ab