Manyan Labarai

Manyan Labarai

Ya yanke rabin azzakarinsa ya jefar

Wani mai suna Idris Mohammed dan asalin Jamhuriyar Nijar ya yanke rabin azzakarinsa ya jefar a cikin kwata a Jihar Legas.Mutumin wanda a zahiri ba ala

Rundunar tsaro ta jibge gawarwaki 3,335 a asibitin Borno – Rahoto

Gawarwaki 3,335 ne sojoji suka jibge a asibiti daya a Jihar Borno a cikin wata shida a bana, kamar yadda Kamfanin Dillancin Labarai na Associate Press

An yi son-rai a daukar daliban Kwalejin Hafsoshin Najeriya

Jerin sunayen wadanda suka samu nasara da masu zaman jiran tsammani na daliban da aka dauka a kwas na 65 na Kwalejin Horar da kananan Hafsoshin Soja (

Ana zarginsa da kashe maigadinsa, da yanke sassan jikinsa

A ranar Alhamis din makon jiya ne aka tsinci gawar wani maigadi a wurin aikinsa an cire wasu daga cikin sassan jikinsa.Maigadin mai suna Adamu Jibirin

‘Jariraina da na sayar sun hana ni barci’

Wata mace mai suna Esther Simon mai kimanin shekara 26 da ke gudanar da harkokinta a yankin Birnin Tarayya Abuja, ta samu kanta cikin halin tsaka mai