Manyan Labarai

Manyan Labarai

Majalisa ta amince Tinubu ya karɓo rancen dala biliyan 2.35

Majalisar ta ce rancen zai taimaka wa gwamnati wajen ci gaba da ayyukan raya ƙasa.

Zargin Kisan Kiristoci: ’Yan majalisar Amurka sun yi amfani da bayanai marasa tushe — Gwamnati

Ministan ya ce irin waɗannan bayanai na iya haddasa rikici mai hatsarin gaske a Najeriya.

Sassauci na yi wa Maryam Sanda ba afuwa ba — Tinubu

Akwai waɗanda aka yi wa afuwa da waɗanda aka yi wa sassauci da kuma waɗanda aka yi wa afuwa amma ba a wanke su ba.

Duk da ce-ce-ku-ce sunan Maryam Sanda na cikin wadanda Tinubu ya yi wa afuwa

Wannan dai na zuwa ne bayan nuna damuwa da mutane suka yi kan yi wa wasu wadanda suka aikata manyan laifuka afuwa.

An kashe mutum 2 a rikicin limancin masallacin Juma’a a Taraba

Rikici tsakanin bangarori biyu a garin Donga na Jihar Taraba, ya yi sanadin mutuwar mutum biyu a kan shugabancin masallacin Juma’a na garin.