Manyan Labarai

Manyan Labarai

‘Da yatsun kafa nake komai, hannuwana ba sa aiki’

Maganar da Hausawa ke cewa babu nakasasshe sai kasasshe ta fito fili a rayuwar Hajiya Abu Dikko, wacce duk da nakasar da Allah Ya halicce ta da ita ta

Ta sa abokin majinta ya kashe majinta domin ta aure shi

Rundunar ‘yan sandan jihar Filato ta gabatar da wata mata ‘yar shekara 25 mai suna Yakbyen Nanbol, da ta fito daga karamar Hukumar Langtang  ta A

Sallar bana ba yabo ba fallasa

A ranar Talatar da gabata  ne musulmi suka gudanar da bukukuwan sallah a ko’ina a fadin kasar nan inda shugabanni suka yi amfani da wannnan lokac

An ci tarar ta Naira dubu da 500 a kan fasa idon yaro

Malam Abubakar Atathiru mahaifin Idris Abubakar yaron da ake zargin wata mata wacce suke haya a gidanta, mai suna Murjanatu Sani da laifin tsiyayar ma

Farashin Rago ya fara haura dubu 200

A yayin da musulmi ke shirin bikin sallar Edil-Kabir a ranar Talata mai zuwa, farashin raguna ya haura a garurruwa daban-daban na kasar nan, sai dai k