Manyan Labarai

Manyan Labarai

Wata mace ta haihu a kasuwa a garin neman mijinta

Wata mace ’yar asalin garin Lafiyan Bare-Bari da ke Jihar Nasarawa mai suna Maryam Sa’idu da take aure a garin Baga, ta haihu a kusa da ’Yan Gwangwan

’Yan sanda sun gabatar da Hakimi a cikin ’yan fashi

A makon jiya ne rundunar ‘yansandan jihar Zamfara ta kama wani uban kasa na riko na garin Keta da ke karamar hukumar Tsafe a jihar Zamfara, mai suna M

‘Yadda na zama ’Yar Saudiyya ta farko mai daukar hoton wasanni’

Manal Al-Dabbagh, ita ce macen farko a kasar Saudiyya da ta fara daukar hoton wasanni. Wannan uwargida mai daukar hoto, tana da ’ya’ya biyar; maza biy

‘’Taron kasa alheri ne ga Arewa’’

A ranar litinin ce shugaban kasa Goodluck Jonathan a jawabin da ya yi wa kasar nan saboda cikarta shekara 53 da samun ‘yancin kanta, ya bayyana kafa w

Kisan dalibai: Gwamnati ta ce Yobe ba ta da niyyar sake rufe makarantun jihar

Gwamnatin  jahar Yobe ta bayyana cewa babu wani shiri da take da shi na sake rufe makarantun sakandare da Firamaren jahar a bisa abin da ya faru