Manyan Labarai

Manyan Labarai

Abin da ya sa zan taimaki matan Najeriya – Dangote

Yanzu haka Alhaji Aliko Dangote ya fara ba da gudunmawar kudi ga mata abin da ya ce zai karade kananan hukumomin Najeriya 774, kuma ya fara ne da mata

Abin da ya sa na bar siyasa – Buba Galadima

Injiniya Buba Galadima yana daya daga cikin fitattun ’yan adawa a Najeriya. Ya yi gwagwarmaya wajen kafuwar jam’iyyun siyasa da dama da suka hada da A

Ba mu yarda da dokar tilasta shekarun aurar da ’ya’ya mata ba – Sheikh Alhassan Sa’id

A nasa tsokacin kan dokar hana aurar da yara mata har sai sun shekara 18, wani malami mai wa’azin Musulunci Dokta Alhassan Sa’idu Adam Jos, ya ce Musu

‘Yan bindiga sun yi yunkurin halaka Dokta Datti Ahmad a Kano

Shugaban Majalisar koli ta Harkokin Shari’ar Musulunci (SCSN) Dokta Ibrahim Datti Ahmad, ya tsallake rijiya da baya bayan da wasu ’yan bindiga hudu su

Wani magidanci ya rataye kansa a Kano

Wani magidanci mai matsakaicin shekaru, mai suna Ali Harazimi ya rataye kansa.Magidancin mazaunin unguwar Ja’en Layin Makera a cikin birnin Kano, ya r